TODAY IS FRIDAY, ALMIGHTY ACCEPT OUR PRAYERS AND WORSHIP

 

Barkanmu da ranar Juma’at, Fatan Allah Ya karɓi Ibadunmu, Allah yasa Albarka acikin rayuwarmu da Rayuwar iyalanmu, da Rayuwar Musulman duniya baki-ɗaya.

 

Allah Ya jiƙan ‘Yan Uwa Musulmai wanda suka rigamu gidan Gaskiya idan namu Lokacin yayi Allah yasa mucika da Kalmar  لَا إِلَٰهَ إِلَّا ٱللَّٰهُ مُحَمَّدٌ رَسُولُ ٱللَّٰهِ ﷺ.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

More Articles & Posts